Gwamna Uba Sani Ya Kaddamar Da Cibiyar Koyar Da Sana’o’i Da Asibitin Kwararru A Kaduna
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kaddamar da aiyukan da samar domin ci gaban al’ummarsa wanda shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya jagoranci kaddamar da su a ranar Alhamis a jihar. Gwamna Uba Sani ya yi wadannan aiyuka ne cikin shekaru biyu da ya yi yana mulkin jihar. Wasu daga cikin ayyukan da aka […]