Yan Sanda Sun Tafi Da Matashin Da Ya Hau Allon Talla A Kano
Jama’a da dama sun bayyana damuwarsu kan yadda ake kara samun matasan da suke hawa kan allon tallace-tallace musamman a arewacin Nijeriya, inda suke fatan hukumomin da abin ya shafa su dauki matakin da ya dace don magance matsalar baki daya. Wannan dai na zuwa ne a daidai lokacin da wani matashi dan asalin jihar […]