Kano: Wata Kungiya ta nuna rashin jin dadinta da hukuncin kotu
Kungiyar Matasa masu rajin ci gaban Arewacin NIjeriya, Northern Youth Patriotic Group, ta ce akwai son rai da son zuciya a hukuncin kotun sauraron ƙarrakin zaben gwamnan jihar Kano da aka yi a ranar Laraba.