Taron tattaunawa a lokacin buɗa baki kenan da Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Jama’a, Alh. Mohammed Idris, wanda ya yi da masu ruwa da tsaki a harkar yaɗa labarai wanda aka gudanar a nan Kano.
Taron tattaunawa a lokacin buɗa baki kenan da Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Jama’a, Alh. Mohammed Idris, wanda ya yi da masu ruwa da tsaki a harkar yaɗa labarai wanda aka gudanar a nan Kano.