Cikin Hotuna: Taron Tattaunawa da Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Jama’a a Kano

Taron tattaunawa a lokacin buɗa baki kenan da Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Jama’a, Alh. Mohammed Idris, wanda ya  yi da masu ruwa da tsaki a harkar yaɗa labarai wanda aka gudanar a nan Kano.

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Jama’a, Alh. Mohammed Idris.

Shugabar gidan rediyo da talabijn ta Muhasa, Haj. Aishatu Sule, a lokacin da ake gudanar da taron tattaunawar da ministan yaɗa labarai

Post masu alaƙa

Jigawa Za Ta Bai Wa Alhazai Abinci Sau Uku a Rana a Hajjin 2026

Namadi Ya Kaddamar da Shirin Fadada Ilimi yayin da SLU ta Yaye Dalibai Sama da 4,000

Hukumar Jin Daɗin Alhazai Ta Jigawa Ta Taya Gwamna Namadi Da Musulmi Murnar Eid-el-Fitr