Cikin Hotuna: Taron Tattaunawa da Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Jama’a a Kano

Taron tattaunawa a lokacin buɗa baki kenan da Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Jama’a, Alh. Mohammed Idris, wanda ya  yi da masu ruwa da tsaki a harkar yaɗa labarai wanda aka gudanar a nan Kano.

Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kan Jama’a, Alh. Mohammed Idris.

Shugabar gidan rediyo da talabijn ta Muhasa, Haj. Aishatu Sule, a lokacin da ake gudanar da taron tattaunawar da ministan yaɗa labarai

Post masu alaƙa

Babandede Ya Ziyarci Iyalan Hon. Laushi, Ya Ba Su Tallafi

Da Fulani Aka Kama da Wuraren ƙera Makamai a Filato, da War Haka Duniya ta Dauka:-Zagazola Makama

Gwamna Bala Mohammed ya canja sheka daga jam’iyar PDP zuwa jam’iyyar APM