Kano: Ra’ayin al’umma game da rabon naman layya

A yayin da ake cigaba da gudanar da ibadar layya kamar yadda yake a bisa al’ada ta babbar Sallah, rabon naman layya a matsayin sadaƙa a tsakanin al’umma ba sabon abu ba ne idan aka yi  la’akari da koyarwa ta addinin Musulunci.

Sai dai wannan sallah ta gamu da yanayi na tsadar kayayyaki da kuma  ƙarancin kuɗi a hannun al’umma wanda hakan ya sa abokiyar aikinmu Zubaida Abubakar Ahmad ta kewaya domin jin ko al’umma da dama sun samu zarafin yin layya kuma yaya daɗaɗɗiyar al’adar nan ta rabon naman layya ga maƙota da ‘yan uwa da sauran al’umma mabuƙata take a wannan lokaci, ga kuma abin da ta haɗa mana:

 

RAHOTO: ZUBAIDA ABUBAKAR AHMAD

 

Post masu alaƙa

Gwamna Bala Mohammed ya canja sheka daga jam’iyar PDP zuwa jam’iyyar APM

Gwamnatin Jihar Jigawa ta raba rancen naira miliyan dubu huɗu

Kwankwaso da Obi za su fice daga ADC