Tag: Kano

Babban Labari Labarai

DSS Ta Bankado Yadda Kwamishina Namadi Ya Karbi Dala $30,000 Don Ya Karbi Belin Dilan Kwaya.

Rahoton da hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta fitar ya bayyana cewa komishinan sufuri na Jihar Kano, Ibrahim Namadi, ya karɓi cin hancin dala $30,000 daga wani shahararren dillalin miyagun kwayoyi, Sulaiman Danwawu, domin tsaya masa a matsayin mai ceto (surety). Namadi, wanda aka taɓa bayyana a matsayin wanda ake nema ruwa a jallo […]

Babban Labari Labarai

Dole Gyaran Kundin Tsarin Mulki Ya Haɗa Kan Kasa Da Shugabanci Na Gari — Abba Kabir

Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ce sake gyaran kundin tsarin mulkin Najeriya na 1999 dole ne, ya taimaka wajen haɗa kan ƙasa, kyautata mulki, da bunƙasa tattalin arziƙi. Ya buƙaci a gudanar da wannan aiki cikin adalci, gaskiya da kuma bisa ra’ayoyin jama’a gaba ɗaya. Gwamna Abba, ya bayyana haka ne ta bakin […]

Babban Labari Labarai

Aikin Gyaran Kundin Tsarin Mulkin 1999 Ba Shi Da Wata Manufa Ta Boye : Sanata Barau Jibrin.

A yayin taron sauraron ra’ayoyin jama’a da ake gudanar a Kano, Mataimakin   Shugaban   majalisar   dattawa   kuma  shugaban kwamitin duba kundin tsarin mulki na 1999, Sanata Barau Jibrin, ya tabbatar wa ’yan Najeriya cewa aikin gyaran kundin tsarin mulki da ake gudanarwa ba shi da wata manufa ta ɓoye, kuma yana gudana ne bisa buƙatun jama’a. […]

Babban Labari Labarai

Gwamnan Kano Ya Kafa Kwamitin Binciken Kwamishina Da Ya Karbi Belin Mai Safarar Kwayoyi

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya kafa kwamitin bincike kan tsaya wa wani da ake tuhuma da safarar miyagun ƙwayoyi a gaban kotu da Kwamishinan Sufuri na jihar, Alhaji Ibrahim Namadi ya yi. Wannan na cikin sanarwar da Babban Daraktan Yada Labaran gwamnan Kano, Sunusi Bature Dawakin Tofa, ya fitar a ranar Asabar […]

Babban Labari Labarai

KAROTA Da NDLEA Sun Fara Wayar Da Kai Kan Illolin Shan Miyagun Kwayoyi A Kano

Hukumar Kula da Zirga-Zirgar Ababen Hawa ta Jihar Kano (KAROTA) tare da haɗin gwiwar Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Ƙasa (NDLEA), sun gudanar da taron wayar da kai kan illolin shaye-shaye a cikin al’umma, musamman tsakanin direbobi da matasa masu yawan mu’amala da tituna. An gudanar da taron ne a babban ofishin […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai