Tag: Kano

Labarai

CP Ibrahim Bakori ya kai gaisuwar ban-girma ga Sarkin Karaye tare da halartar bikin rantsar da yan NYSC.

Kwamishinan ’yan sandan jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya kai ziyara fadar mai martaba sarkin Karaye, Alhaji Dr. Muhammad Maharaz, inda suka tattauna kan harkokin tsaro da hadin gwiwa tsakanin jami’an tsaro da al’umma. CP Bakori ya ce ziyarar na daga cikin kokarin rundunar na karfafa aikin ’yan sanda tare da al’umma, bisa umarnin […]

Labarai

Matasa sun ƙona motar jami’an KAROTA a Kano

Wasu fusatattun matasa sun ƙona wata motar aiki ta Hukumar Kula da Zirga-zirgar Ababen Hawa ta Jihar Kano (KAROTA) bayan wani hatsari da ya faru a yankin Kwanar Dawaki da ke kan babbar hanyar Kano zuwa Zariya. Matasan sun zargi jami’an KAROTA da haddasa hatsarin, lamarin da ya sa suka banka wa motar hukumar wuta. […]

Labarai

Rundunar yan sandan jihar Kano tasha alawashin ƙara kaimi wajen yaƙi da daba da fataucin miyagun ƙwayoyi.

Rundunar yan sandan jihar Kano ta ce za ta ƙara ƙaimi wajen yaƙi da aiyukan daba da fataucin miyagun ƙwayoyi, tare da ƙarfafa haɗin gwiwa da sauran hukumomin da ke da alhakin yaƙi da waɗannan laifuka. Kakakin rundunar yan sandan jihar Kano, CSP Abdullahi Haruna Kiyawa, ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da […]

Labarai

An kama mutum 2 kan zargin sayar da filayen gwamnatin a Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta kama wasu mutum biyu bisa zargin rabawa da sayar da filayen gwamnati ba bisa ka’ida ba a yankin Rimin Zakara da ke Ƙaramar Hukumar Ungoggo. Kwamishinan Filaye da Tsare-tsaren Birane na jihar, Alhaji Abduljabbar Muhammad Umar, ne ya bayyana hakan yayin da yake zantawa da manema labarai a Kano. Ya ce […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000