Tag: Kano

Babban Labari Labarai

Kotu Ta Bada Umarnin Tsare Matashin Da Ake Zargi Da Furta Kalmar Damfara Kan A . A Zaura A Facebook

Babbar kotun Tarayya mai lamba 3 da ke zamanta a Gyadi-gyadi, karkashin mai shari’a Simon Amobeda, ta aike da wani matashi mai suna Ahmad Ilyasu gidan ajiya da gyaran hali bisa zarginsa da laifin batawa Abdulsalam Abdulkareem AA Zaura, suna a kafar sada zumunta ta Facebook. Tunda fari dai kunshin zargin ya ayyana cewa matashin […]

Babban Labari Labarai

Hukumar FRSC Ta Kaddamar Da Dakarun Sa Kai 88 A Kano

A ƙokarin rage afkuwar haɗɗura hukumar kiyaye Haɗurra  ta ƘasaFRSC reshen jihar Kano ƙarƙashin jagorancin Muhammad BBature ta ƙaddamar dakarun sa Kai 88 domin taimakawa ayyukanhukumar.Taron ƙaddamar da dakarun da ya gudana a wannan rana a ofishinhukumar na Kano , inda ya suamu halartar manyan jami’ai da masu ruwada tsaki . Gwamnatin Kano Ta Bukaci […]

Babban Labari Labarai

Gwamnatin Kano Ta Bukaci Tallafin Daidaikun Mutane A Bangaren Ilimi

Gwamnatin jihar Kano ta bukaci ɗai-daikun jama’a da su riƙatallafawa a bangaren ilimi domin samun nasara a kokarin da takena magance matsalon da makarantun jihar ke ciki. Gwamantin ta bayyana hakan ne ta bakin kwamishinan tsaro daayyuka na musamman na jihar Air vice marshal Ibrahim Umar mairitaya wanda ya wakilici gwamannan Kano Alhaji Abba Kabir […]

Babban Labari Labarai

Hukumar Kare Hakkin Mai Saye KSCPC Ta Kama Kaya Na Sama Da 5m Da Wa’adinsu Ya Kare A Kano

Hukumar kare hakkin mai siye da amfani da kayayyaki KSCPC  ta jihar Kano,karkashin jagorancin shugabanta, Dr Umar Garba, ta karbe wasu kayayyakin abinci da wa’adin amfani da su ya kare, a ci gaba da kai sumame da jami’an hukumar ke yi a sassa dabam-daban na jihar. babban sakaren zartarwa na hukumar, Alhaji Zangina Jafaru, shi […]

Babban Labari Labarai

Fursunoni 58 Ne Ke Rubuta Jarrabawar NECO A Kano

Hukumar kula da gidajen gyaran hali ta kasa reshen jihar Kano   ta   sanar   da   cewa   fursunoni   58   ne   suke   rubuta jarabawar NECO a wannan lokaci. Kakakin hukumar Musbahu Kofar Nasarawa ne ya sanar da hakan cikin wata sanarwa daya fitar . Zamu Dauki Mataki Kan Masu Yada Jita-jitar Fadan Daba A Kano- Yan Sanda Sarkin […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai