Senegal: Jagoran ‘Yan Adawa, Ousmane Sonko, ya umarci magoyan bayansa su fito zanga-zanga
Jagoran ‘yan adawa a Senegal, Ousmane Sonko ya buƙaci ‘yan kasa su fito kwansu da kwarkwata sun yi zanga-zangar adawa da manufar shugaba Macky Sall ta neman takara a karo na uku.