Katsina

Gwamnatin Katsina ta rufe makarantun sakandiren jihar

Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da rufe duka makarantun sakandiren faɗin jihar saboda dalilai na tsaro da satar ɗalibai a wasu jihohi. Kwamishinan ilimi na jihar Hon. Yusuf Sulaiman Jibiya ya shaida wa BBC cewa gwamnatin ta ɗauki matakin ne saboda abubuwan da ke faruwa a maƙwabtan jihohi na satar satar ɗalibai. ”Kan haka ne […]

Read more

Yan bindiga Sun Sako Mutane 45 Bayan Sulhu A Katsina

Wasu ’yan bindiga sun sako mata da kananan yara 45 da ke hannunsu a yankin Karamar Hukumar Bakori da ke Jihar Katsina. A ranar Litinin ne ’yan bindigar karkashin jagoranci wani dan ta’adda mai suna Isiya Kwashen Garwa suka sako mutanen a yayin wani taron sulhu. Wakilin Karamar Hukumar Bakori a Majalisar Dokokin Jihar Katsina, […]

Read more