Harin Masallaci A Katsina: Mutanen Da Aka Kashe Yanzu Sun Kai 55
Mutanen da suka tsira da ransu a harin Gidan Mantau na karamar hukumar Malumfashin jihar Katsina sun ce yayin da ake ci gaba da neman mutanen da suka mutu a harin, ya zuwa yanzu sun gano gawarwaki 55. Mutanen, sun ce harin da aka kai kan masallacin garin lokacin da suke sallar Asuba ranar Talata […]