kwankwaso

Magoya bayan Kwankwaso sun ƙi halartar taron Gwamna Abba

A daidai lokacin da raɗe-raɗen sauya sheƙar Gwamna Abba Kabir Yusuf daga jam’iyyar NNPP zuwa APC ke ci gaba da ɗaukar hankali a Kano, an sake ganin wata sabuwar ɓarakar da ke nuna akwai tsamin dangantaka tsakanin gwamnan da jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso. A ƙarshen mako, wasu manyan magoya bayan Kwankwaso sun ƙaurace […]

Read more

Yadda Kwankwaso Ya Yi Murnar Zagayowar Ranar Haihuwarsa

Tsohon Gwamnan Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya sanar da shirinsa na ɗaga darajar Kwalejin Jinya ta Nafisatu da ke Kwankwaso zuwa cikakkiyar Jami’ar Kiwon Lafiya albarkacin bikin zagayowar ranar haihuwarsa. Kwankwaso ya bayyana hakan ne a a yayin wani taron aza harsashin ginin jami’ar a wannan Talatar, 21 ga watan Oktoban 2025, wanda ya […]

Read more

Ba Mu Nemi Shiga Wata Jam’iyya Ba – Kwankwaso

Tsohon gwamnan Kano kuma jagoran jam’iyyar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin da ke yawo a shafukan sada zumunta da ke cewa ya tura takardar neman shiga wata jam’iyyar siyasa a ƙasar. Ya bayyana cewa labarin ba gaskiya ba ne, yana mai jaddada cewa ba su nemi shiga wata jam’iyya ba. Wannan na zuwa […]

Read more

Jami’ar Yusuf Maitama Sule Zata Karrama Aminu Dantata, Ahmad Bamba, Rabi’u Kwankwaso Da Wasu Fitattun Mutane

Shugaban Jami’ar Yusuf Maitama Sule ta Jihar Kano, Farfesa Mukhtar Atiku Kurawa, ya bayyana cewa jami’ar ta yanke shawarar karrama marigayi Sheikh Ahmad Bamba sakamakon gudunmawar da ya bayar wajen ci gaban jami’ar tun kafin rasuwarsa. Farfesa Kurawa ya bayyana hakan ne a wata zantawa da ya yi da manema labarai, inda ya ce wannan […]

Read more

Dole Mu Sulhunta Ganduje Da Kwankwaso – Kofa

Abdulmumin Jibrin Kofa Ɗan Majalisar Tarayya mai wakiltar ƙananan hukumomin Kiru da Bebeji dags Jihar Kano, ya ce za su yi duk mai yiwuwa domin ganin sun kawo ƙarshen rashin jituwar da ke tsakanin manyan ’yan siyasar jihar biyu, Dokta Rabiu Musa Kwanwaso da Dokta Abdullahi Umar Ganduje.

Read more