Shugaban mulkin soja na Nijar ya kaddamar da sabon taken kasar
Kasar Nigar a kokarinta na yin watsi da abin da ta gada daga mulkin-mallakar Faransa na taken kasa Jamhuriyar Nijar ta kaddamar da sabon taken kasa mai nuna kima da burin ci gaban kasar ta Yammacin Afirka.