Tag: Makarantu

Babban Labari Labarai

Gwamnatin Katsina Ta Sake Bude Wasu Makarantu Don Yin Jarrabawar Zangon Karatu

Hukumar kula da makarantun firamare da sakandare ta Jihar Katsina ta sanar da sake buɗe wasu makarantu domin ci gaba da jarabawar zangon farko na shekarar karatu. A wata sanarwa da Jami’in Hulɗa da Jama’a na hukumar, Sani Danjuma Suleman, ya fitar a madadin Shugaban hukumar, ta ce makarantun firamare, sakandiren je-ka-ka-dawo da kuma makarantu […]

Babban Labari Labarai

Gwamnatin Kano Ta Bukaci Tallafin Daidaikun Mutane A Bangaren Ilimi

Gwamnatin jihar Kano ta bukaci ɗai-daikun jama’a da su riƙatallafawa a bangaren ilimi domin samun nasara a kokarin da takena magance matsalon da makarantun jihar ke ciki. Gwamantin ta bayyana hakan ne ta bakin kwamishinan tsaro daayyuka na musamman na jihar Air vice marshal Ibrahim Umar mairitaya wanda ya wakilici gwamannan Kano Alhaji Abba Kabir […]

Babban Labari Labarai

Za A Yi Hutun Makarantu Ranar Juma’a A Kano

Daga: Safiyanu Haruna Kutama Gwamnatin jihar Kano ta amince da ranar juma’a 28 ga watan fabarairu, 2025, a matsayin ranar hutun Zango karatu na biyu ga makarantun firamare da sakandire dake jihar baki daya. A wata sanarwa da daraktan wayar da kan al’umma na ma’aikatar ilimi ta jihar Kano, Balarabe Abdullahi Kiru ya aikewa manema […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai