Shugabannin Ƙasashen Mali, Nijar da Burkina Faso, sun sake tabbatar da matsayarsu na ficewa daga Ƙungiyar Raya Tattalin Arziƙin Ƙasashen yammacin Afrika (ECOWAS).
©MuhasaTVR 2023. Ku nemi izini kafin yin amfani da duk abin da aka wallafa a wannan shafi