Sanata UK Umar Ya Zama Durbin Rano
Masarautar Rano ta bayyana sanata UK Umar a matsayin jajirtacce kuma ɗan kishin al’ummarsa da ba kasafai ake samun irinsu ba.
Masarautar Rano ta bayyana sanata UK Umar a matsayin jajirtacce kuma ɗan kishin al’ummarsa da ba kasafai ake samun irinsu ba.
Wata ƙungiya mai suna ‘Yan Dangwalen Jihar Kano, sun buƙaci majalisar dokokin jihar Kano, da ta dawo da Sarkin Kano na 14, Muhammadu Sunusi na II, kan karagarsa tare da rushe sabbin masarautun da aka samar. A ranar 3 ga watan Maris, 2020 ne, gwamnan Kano na wannan lokaci, gwamna Abdullahi Umar Ganduje, ne ya sauƙe sarkin […]