Tag: NDLEA

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu
Babban Labari Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ba Da Umarnin Yin Bincike Kan Jerin Sunayen Masu Laifin Da Tinubu Ya Wa Afuwa

Babban ministan shari’a na Najeriya kuma babban lauyan gwamnati, Lateef Fagbemi, ya bayar da umarni ga hukumomi da dama su gudanar da bincike kan jerin sunayen masu laifin da shugaban ƙasar Bola Tinubu ya yi wa afuwa, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito. Hukumomin da za su gudanar da wannan binciken sun haɗa da hukumar […]

Babban Labari Labarai

DSS Ta Bankado Yadda Kwamishina Namadi Ya Karbi Dala $30,000 Don Ya Karbi Belin Dilan Kwaya.

Rahoton da hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta fitar ya bayyana cewa komishinan sufuri na Jihar Kano, Ibrahim Namadi, ya karɓi cin hancin dala $30,000 daga wani shahararren dillalin miyagun kwayoyi, Sulaiman Danwawu, domin tsaya masa a matsayin mai ceto (surety). Namadi, wanda aka taɓa bayyana a matsayin wanda ake nema ruwa a jallo […]

Babban Labari Labarai

KAROTA Da NDLEA Sun Fara Wayar Da Kai Kan Illolin Shan Miyagun Kwayoyi A Kano

Hukumar Kula da Zirga-Zirgar Ababen Hawa ta Jihar Kano (KAROTA) tare da haɗin gwiwar Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Ƙasa (NDLEA), sun gudanar da taron wayar da kai kan illolin shaye-shaye a cikin al’umma, musamman tsakanin direbobi da matasa masu yawan mu’amala da tituna. An gudanar da taron ne a babban ofishin […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000