Tag: NDLEA

Babban Labari Labarai

Kotu ta wanke Abba Kyari kan zargin rashin bayyana kadadrori

Babbar kotun tarayyar Najeriya ta sallami dakataccen mataimakin kwamishinan ‘yansanda Abba Kyari, ta kuma wanke shi daga wasu zarge-zargen da ake masa. Mai shari’a James Omotosho ne ya yanke hukuncin kan zarge-zarge 23 da ake masa da suka shafi rashin bayyana kadarorinsa da hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasar (NDLEA) ta shigar […]

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu
Babban Labari Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ba Da Umarnin Yin Bincike Kan Jerin Sunayen Masu Laifin Da Tinubu Ya Wa Afuwa

Babban ministan shari’a na Najeriya kuma babban lauyan gwamnati, Lateef Fagbemi, ya bayar da umarni ga hukumomi da dama su gudanar da bincike kan jerin sunayen masu laifin da shugaban ƙasar Bola Tinubu ya yi wa afuwa, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito. Hukumomin da za su gudanar da wannan binciken sun haɗa da hukumar […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000