A riƙa yi wa masu shirin aure gwajin miyagun ƙwayoyi :- Buba Marwa
Shugaban Hukumar Yaƙi da Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta Ƙasa (NDLEA), Birgediya Janar Mohammed Buba Marwa (mai ritaya), ya buƙaci a riƙa yi wa masu shirin aure da kuma ɗaliban da ke neman shiga manyan makarantu gwajin miyagun ƙwayoyi domin daƙile yaɗuwar shaye-shaye. Marwa ya bayyana haka ne a Dutse yayin ƙaddamar da yaƙin […]










