Tag: NDLEA

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu
Babban Labari Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Ba Da Umarnin Yin Bincike Kan Jerin Sunayen Masu Laifin Da Tinubu Ya Wa Afuwa

Babban ministan shari’a na Najeriya kuma babban lauyan gwamnati, Lateef Fagbemi, ya bayar da umarni ga hukumomi da dama su gudanar da bincike kan jerin sunayen masu laifin da shugaban ƙasar Bola Tinubu ya yi wa afuwa, kamar yadda jaridar Punch ta ruwaito. Hukumomin da za su gudanar da wannan binciken sun haɗa da hukumar […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000