Gwamnati ta tilasta yi wa ɗaliban sakandare gwajin ƙwaya a Najeriya
Gwamnatin Najeriya ta bijiro da wasu sabbi kuma tsauraran matakai na yaƙi da ta’ama’li da miyagun ƙwayoyi a makarantun sakandare ciki har da tilasta yi wa ɗalibai gwajin ƙwaya da kuma dakatar da waɗanda aka gano sun ci gaba da shan ƙwaya bayan gyaran halin da aka yi masu. A ƙarƙashin sabon tsarin, za a […]










