Nigeria

An Ceto Daliban Da Yan Bindiga Suka Sace A Kebbi

Hukumomin Najeriya sun sanar da kuɓutar da ɗaliban Sakandiren ƴan mata da ke garin Maga a jihar Kebbi su 24. Cikin wata sanarwa da kakakin shugaban shugaban ƙasar, Bayo Onanuga ya wallafa a shafinsa na X, ya ce Tinubu ya yi wa ɗaliban maraba da dawowa. Shugaba Tinibu ya kuma ya yaba wa ƙoƙorin jami’an […]

Read more

Yau Atiku zai karɓi katin zama ɗan a Jama’iyyar ADC

A yau Litinin tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abubakar, zai yankin kati domin shiga Jam’iyyar ADC a hukumance. Manyan hidiman Atiku sun shaida wa Aminiya cewa an kammala dukkan shirye-shirye domin yin rajistar Atiku a mazaɓarsa ta Jada 1 da ke Ƙaramar Hukumar Hada  ta Jihar Adamawa. Atiku ya yi nuni da wannan mataki ne […]

Read more

Tinubu ya tura Badaru Neja saboda matsalar sace ɗalibai

Gwamnatin Najeriya ta tura babban ministan tsaron ƙasar, Muhammad Badaru Abubakar, zuwa jihar Neja inda aka sace ɗalibai ‘fiye da 200’. Ƙaramin ministan tsaron ƙasar, Muhammed Bello Matawalle ne ya bayyana haka ranar Juma’a da maraice a cikin shirin Ra’ayi Riga na BBC Hausa. ”Shi ma Badaru zai je Neja kamar yadda aka turoni Kebbi, […]

Read more

Matawalle Ya Isa Birnin Kebbi Bisa Umurnin Tinubu

Ƙaramin ministan tsaron Najeriya, Mohammed Bello Matawalle ya isa tashar jirgin sama ta Ahmadu Bello da ke Birnin Kebbi, domin taimaka wa da sa ido kan yunƙurin ceton ɗaliban da aka sace a jihar ta Kebbi. A ranar alhamis ne Shugaban ƙasar Bola Ahmed Tinubu ya umarce shi ya koma jihar – da ke arewa […]

Read more

‘Ɗaliban Da Aka Sace A Kebbi Duk Musulmai Ne

Hukumomi a jihar Kebbi sun musanta kalaman da wani ɗan majalisar Amurka ya yi cewa akwai yiwuwar ɗaliban da aka sace a jihar mabiya addinin Kirista ne. Shugaban ƙaramar hukumar Danko/Wasagu, inda lamarin ya faru, Hon Hussaini Bena, ya tabbatar da cewa dukkanin ƴan matan da aka sace, da mai gadin makarantar da aka harbe […]

Read more

Gwamnonin Arewa Sun Yi Allah-Wadai Da Sace Dalibai Mata A Kebbi

Ƙungiyar Gwamnonin Arewa (NGF) ta bayyana matuƙar damuwa kan harin da aka kai Makarantar Sakandiren Mata da ke Maga a ƙaramar hukumar Danko/Wasagu ta Jihar Kebbi, wanda ya yi sanadin sace ɗalibai mata da dama tare da kashe jami’an makarantar. Shugaban ƙungiyar, kuma Gwamnan Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya bayyana lamarin a matsayin abin takaici […]

Read more

Majalisa ta buƙaci Tinubu ya ɗauki sabbin sojoji 100,000

Majalisar Dattawan Najeriya ta buƙaci Tinubu ya umarci rundunonin sojin ƙasar su ɗauki ƙairin jami’an aƙalla 100,000 domin ƙarfafa yaƙin da gwamnati ke yi da matalar tsaro a ƙasar. Matakin na zuwa ne bayan da ɗan majalisar dattawa daga jihar Kebbi, Yahaya Abdullahi ya gabatar da ƙudiri kan batun, inda ya alaƙanta hakan da sace […]

Read more

Hauhawar farashi ta ragu a watan Oktoba – NBS

Hukumar ƙididdiga ta Najeriya (NBS) ta ce Hauhawar farashin kayyayaki a ƙasar ta ragu zuwa kashi 16.05 cikin 100 a watan Oktoban 2025. Cikin rahoton wata wata da hukumar ke fitarwa, ta ce hauhawar farashin ta ragu ne da kashi 1.97 idan aka kwatanta da kashi 18.02 da aka samu a watan Satumba.

Read more