Tag: Nigeria

Babban Labari

NOA Ta Rushe Rundunar Yaki Da Rashin Da’a Ta War Against Indiscipline(WaI) Brigade

Hukumar wayar da kan jama’a ta kasa NOA, ta rushe rundunar sa kai ta War Against Indiscipline(WaI) Brigade, bayan amincewar majalisar zartarwa ta kasa, sannan ta maye gurbinta da Sabuwar Wata runduna mai suna Citizens Values Brigade. Bayanin hakan yana kunshe a cikin Wata sanarwa da Daraktan sadarwa da yada labarai, Bala Musa, ya rabawa […]

Babban Labari Labarai

Joy Ogah Ta Zama Mataimakiyar Shugaban Nijeriya Ta Rana Daya.

Mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, ya bai wa wata matashiyam mai suna Joy Ogah aron kujerarsa na kwana ɗaya. Wannan lamari ya faru ne a fadar shugaban ƙasa, yayin da Shettima ya karɓi bakuncin wani tawagar PLAN International karkashin jagorancin shugabar tawagar, Helen Mfonobong Idiong. A cikin jawabin sa, Shettima ya jaddada ƙudirin gwamnatin shugaban […]

Babu Rukuni

Saudiyya Ta Rage Wa Najeriya Kujerun Aikin Hajjin 2026

Hukumar Alhazan Najeriya ta bayyana damuwarka kan matakin da hukumomin Saudiyya suka ɗauka na rage wa ƙasar wani kaso mai yawa na kujerun aikin Hajjin da aka ware mata. NAHCON ta yi gargaɗiin cewa matakin zai hana mutane da dama zuwa aikin Hajjin a shekara mai zuwa. Cikin wata sanarwa da kakakin hukumar, Fatima Sanda […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000