Tag: Nigeria

Babban Labari

NAPTIP ta ceto sama da yara 180 da ake safararsu ta hanyar ƙungiyoyin fara hula na bogi

Hukumar hana fataucin mutane ta Najeriya (NAPTIP) ta ce ta ceto yara sama da 180 da aka yi safararsu daga jihohin Kaduna, Anambra, Benue, Nasarawa da wasu wurare a ƙasar. Hukumar ta bayyana cewa wasu ƙungiyoyin masu fataucin yara na yaudarar iyaye ta hanyar bayyana kansu a matsayin ma’aikatan ƙungiyoyin farar hula masu tallafa wa […]

Siyasa

Zan mayar da tallafin man fetur idan na ci zaɓe – Atiku

Ɗan takarar shugabancin Najeriya na babbar jam’iyyar hamayya ta ADC a zaɓen ƙasar mai zuwa, Atiku Abubakar ya yi alƙawarin cewa zai mayar da tallafin man fetur a ƙasar idan ya hau kan mulki a shekarar ta 2027. Cire tallafin man fetur na daga cikin manyan matakan da gwamnatin Bola Tinubu ta ɗauka waɗanda suka […]

Kasuwanci

Tsadar kayan masarufi ta karu a watan Yuli — Gwamnati

Farashin kayayyakin masarufi sun karu a watan Yuli a Najeriya, duk da matakan da Gwamnatin Tarayya ta ɗauka domin bunƙasa samar da kayayyaki a cikin gida, da nufi sanar da sauƙi ga ’yan ƙasa rage kashe kuɗin sarrafa kayayyaki.  Hauhawwar farashin ya haifar da damuwa game da tasirin matakan da gwamnatin ƙasar take ɗauka domin […]

Lafiya

EU ta ware €1.5m don yaƙar Kwalara a Najeriya

Tarayyar Turai (EU) ta ware Yuro miliyan 2.3m a matsayin tallafin gaggawa ga Najeriya, Kamaru, Chadi da Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya domin taimaka musu wajen daƙile cutar zazzaɓin cizon sauro, kwalara. Daga cikin kudin, Najeriya za ta samu Yuro miliyan 1.5, wanda za a yi amfani da shi wajen ƙara yawan jami’an da ke aikin […]

Babban Labari

Najeriya za ta fara ƙera motocin yaƙi da na’urorin daƙile daƙike ‘drone’

Najeriya na ƙara ƙaimi wajen bunƙasa samar da kayan aikin soji a cikin gida, yayin da Kamfanin Masana’antun Tsaro na Najeriya (DICON-D7G) ke shirin fara ƙera motocin yaƙi masu sulke, na’urorin daƙile jirage marasa matuƙa da sauran kayan aikin tsaro na musamman. Ana aiwatar da shirin ne tare da haɗin gwiwar kamfanin Eagles International for […]

Labarai

ASUU ta nemi gwamnati ta biya malaman jami’o’i albashin da aka riƙesu

Ƙungiyar Malaman Jami’o’i ta ASUU ta sake buƙatar gwamnatin tarayya ta biya albashin da aka riƙe wa malamai tare da warware sauran matsalolin jin daɗin ma’aikatan jami’o’i. Shugaban ASUU, Farfesa Christopher Piwuna, ya bayyana haka yayin ganawa da manema labarai a Jami’ar Jos, inda ya ce gwamnati ta cika sauran sharuddan yarjejeniyar da ta ƙulla […]

Labarai

Rundunar yan sandan jihar Kano tasha alawashin ƙara kaimi wajen yaƙi da daba da fataucin miyagun ƙwayoyi.

Rundunar yan sandan jihar Kano ta ce za ta ƙara ƙaimi wajen yaƙi da aiyukan daba da fataucin miyagun ƙwayoyi, tare da ƙarfafa haɗin gwiwa da sauran hukumomin da ke da alhakin yaƙi da waɗannan laifuka. Kakakin rundunar yan sandan jihar Kano, CSP Abdullahi Haruna Kiyawa, ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai