Tag: Nigeria

Babban Labari Labarai

Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci Sabon Shugaban Gidan Gyaran Hali Ya Mayar Da Hankali Wajen Gyara Tarbiyar Daurarru

Daga : Shareep Khaleepha Sharifai   Gwamnatin tarayya ta bukaci sabon shugaban hukumar kula da gidajen ajiya da gyaran hali na kasar Sylvester Nwakuchi, da ya mayar da hankali wajen sauya tunanin  daurarru maimakon hukunta su kawai. Ministan harkokin cikin gida Dr. Olubunmi Tunji Ojo ne ya yi wannan kira yayin bikin nadin da aka […]

Babban Labari Labarai

Kisan Uromi: Gwamnatin Tarayya Ta Kafa Kwamitin Bincike Kan Kisan Matafiya A Edo

Gwamnatin Najeriya tare da haɗin gwiwar gwamnatin jihar Edo ta kafa kwamitin bincike kan kisan matfiya guda 16 da aka kashe a Uromi a kan hanyarsu ta komawa jihar Kano. Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo ne ya sanar da hakan a ranar Alhamis lokacin da ya karɓi baƙuncin tawagar gwamnatin jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin mataimakin […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai