Kungiyar ACF Ta Bukaci Hadin Kan Mahukunta Don Magance Matsalolin Arewacin Nijeriya
Ƙungiyar tuntuɓa ta Dattawan Arewa wato Arewa Consultetive Forum (ACF) ta ce ya zama wajibi ta faɗawa shugabanni gaskiya don ganin sun yi abinda ya dace wajen magance matsalolin da ƴan Arewa ke fuskanta, na rashin Tsaro, da fatara, da farfaɗo da tattalin arziki da kuma samarwa Matasa aikin yi a yankin. Shugaban kwamitin amintattu […]










