Tag: Nigeria

Babban Labari Labarai

An Naɗa David Mark A Matsayin Shugaban Jam’iyyar ADC

Ƙusoshin adawa a Najeriya sun bayyana tsohon shugaban Majalisar Dattijan ƙasar David Mark a matsayin shugaban jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), wadda suka amince da ita a matsayin jam’iyyar haɗaka. Ƴan adawar sun ɗauki wannan mataki ne a taron da suka gudanarwa a Abuja, babban birnin Najeriya. A jerin tattaunawar da suka gudanar na baya-bayan […]

Babban Labari Labarai

An Gudanar Da Jana’izar Alhaji Aminu Ɗantata A Birnin Madina

An gudanar da jana’izar hamshaƙin ɗankasuwar nan na Najeriya, Marigayi Alhaji Aminu Ɗantata a masallacin Annabi (S.A.W) da ke birnin Madina. Jana’izar ta gudana ne bayan sallar magariba, inda kuma aka binne gawarsa a maƙabarta Baƙiyya mai tarihi a birnin na Madina. Mutane da dama ne daga Najeriya suka halarci jana’izar – wadda aka jinkirta […]

Babban Labari Labarai

An Dage Jana’izar Aminu Ɗantata Zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana’izar fitaccen ɗankasuwar nan, Alhaji Aminu Dantata da ya rasu ranar Asabar a ƙasar Hadaɗɗiyar Daular Larabawa. Ministan yaɗa labaran Najeriya, Mohammed Idris ya tabbatar wa da BBC ɗage jana’izar sakamakon rashin isar gawar marigayin a kan lokaci zuwa birnin Madina. ”Akwai ƙa’idoji da gwamnatin Saudiyya ta shimfiɗa kan […]

Babban Labari Labarai

Ya Kamata A Ba NJC Ikon Naɗa Shugaban INEC

A Najeriya yayin da zaɓen 2027 ke matsowa kusa wasu sun fara yin kiran karɓe ikon naɗa shugaban hukumar zaɓen ƙasar watau INEC daga hannun shugaban ƙasa kamar yadda kundin tsarin mulkin ƙasar ya tanada. Masu irin wannan ra’ayi na ganin cewa hakan na kawo cikas ga ingancin zaɓen ƙasar, a don haka ya kamata […]

Babban Labari Labarai

Ambaliya : Kungiyoyi Sun Bukaci Gwamnatin Nijeriya Ta Diyyar Wadanda Iftila’in Mokwa Ya Shafa

Kungiyar nan mai rajin farfaɗo da ruhin dimokraɗiyya a arewacin Najeriya wato League of Northern Democrats ta bukaci gwamnatin ƙasar da ta biya diyya ga wadanda iftila’in ambaliyar ruwa ta abka wa a jihar Neja. Kungiyar ta ce duk da gwamnatin tarayya ta ziyarci yankin, amma akwai bukatar ta fara tunanin biyan diyya. Ladan Salihu, […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000