Al’ummar Kururawa da ke Gwarzo, na ci Gaba da Alhini bayan Harin yan Ta’adda
Al’ummar Kururawa da ke Gundumar Lakwaya a Karamar Hukumar Gwarzo ta nan Kano, suna ci gaba da alhini biyo bayan harin da wasu Yan ta’adda suka kai garin, inda suka sace wani magidanci dattijo mai suna Alhaji Yakubu na Tsohuwa. Shugaban Karamar Hukumar Gwarzo, Dr. Mani Tsoho Gwarzo ne, ya jagoranci tawagar manyan jami’an gwamnati […]










