Tag: Nigeria

Babban Labari Labarai

Ribadu ya jagoranci tawaga zuwa Amurka don ƙaryata zargin yi wa Kiristoci kisan ƙare dangi

Mai Bai Wa Shugaban Ƙasa Shawara kan Harkokin Tsaro, Nuhu Ribadu, ya jagoranci wata tawagar gwamnati zuwa Amurka domin mayar da martani kan zargin yi wa Kiristoci kisan ƙare dangi a Najeriya. Wannan zargi ya samo asali ne bayan mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima, ya nuna goyon bayansa wajen kafa ƙasashe biyu tsakanin Isra’ila da […]

Babban Labari Labarai

Gwamnonin Arewa Sun Yi Allah-Wadai Da Sace Dalibai Mata A Kebbi

Ƙungiyar Gwamnonin Arewa (NGF) ta bayyana matuƙar damuwa kan harin da aka kai Makarantar Sakandiren Mata da ke Maga a ƙaramar hukumar Danko/Wasagu ta Jihar Kebbi, wanda ya yi sanadin sace ɗalibai mata da dama tare da kashe jami’an makarantar. Shugaban ƙungiyar, kuma Gwamnan Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya bayyana lamarin a matsayin abin takaici […]

Babban Labari Labarai

Babban Hafsan Sojin Nijeriya Ya Umarci Dakarunsa Su Kubutar Da Daliban Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Kebbi.

Babban hafsan sojin Najeriya Laftanar Janar Waidi Shaibu ya umurci dakarun operation Fansan Yamma su ƙara kaimi a ƙoƙarinsu na kuɓutar da ɗaliban da aka yi garkuwa da su daga makarantar sakadire ta ƴanmata da ke garin Maga a jihar Kebbi. Da ya ke yi wa dakarun jawabi a lokacin da ya kai ziyara jihar, […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai