Hukumar NOA ta buƙaci al’umma su haɗa kai domin yaƙar laifukan ta’addanci
Hukumar Wayar da Kan Jama’a ta Kasa, wato NOA, ta yi kira ga daukacin ‘yan Najeriya da su hada kai wajen yakar ta’addanci da sauran matsalolin tsaron da ke fuskantar kasar nan, inda tace mabanbantan yaruka da addinan da Najeriya ke da shi wata babbar ni’ima ce. Sai dai hukumar tace hakan bai kamata a […]