Gwamnatin tarayya ta buɗe rajista ga masu sha’awar shiga zagaye na biyu na shirin TVET na ƙasa
A wani yunkuri na bai wa matasan Najeriya kwarewar sana’o’i da rage rashin aikin yi, tare da inganta harkokin kasuwanci domin cigaban kasa, gwamnatin tarayya ta hannun Ma’aikatar Ilimi ta bude shafin rajista ga masu sha’awar shiga zagaye na biyu na shirin Koyon Fasaha da Sana’o’i (TVET). Shirin zai bayar da horo na aiki kai […]