An dakatar da shugaban NSCDC a Neja kan mutuwar masu haƙar ma’adanai 37
Gwamnatin Tarayya ta bayar da umarnin dakatar da shugaba hukumar tabbatar da tsaro da kare haƙƙin al’umma, NSCDC a jihar Neja, Suberu Aniviye, sakamakon mutuwar wasu matasa da ake zargin masu haƙar ma’adanai ne ta ɓarauniyar hanya. Ministan harkokin cikin gida, Olubunmi Tunji-Ojo ne ya bayar da umarnin a sanarwar da ya wallafa a shafinsa […]



