Hisbah ta fara horas da sabbin jami’anta a Jigawa
Hukumar Hisbah ta Jihar Jigawa, ta fara horar da sabbin jami’anta daga Ƙananan Hukumomi 27 na jihar da kuma hedikwatar hukumar. Jami’in Hulɗa da Jama’a na hukumar, Dauda Muhammad Hadejia ne, ya bayyana hakan a wata sanarwa. Ya ce an fara horon a ranar Asabar, 5 ga watan Satumba, 2026, a sansanin NYSC da ke […]







