Shahararen Malamin Addinin Musulinci Dokta Idris Dutsen Tanshi Ya Rasu
Daga : Safiyanu Haruna Kutama Fitaccen malamin addinin Islama da ke Jihar Bauchi, Dokta Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi ya riga mu gidan Gaskiya. Makusantan malamin sun tabbatar da rasuwarsa , Inda ya shafe tsawon lokaci Yana karantarwa da kuma harkar kasuwanci. Malamin ya yi fama da rashin lafiya inda gabanin watan Ramadana ya fita neman […]




