Ribas

Majalisa ta dakatar da kansiloli 4 kansiloli 4 a Kuros Riba 

Majalisar Dokokin Jihar Kuros Riba ta dakatar da wasu kansiloli huɗu na Ƙaramar Hukumar Akpabuyo na tsawon wata uku. Majalisar ta dakatar da su ne bisa zargin aikata ayyuka yadda suke so da kuma nuna rashin biyayya ga dokoki. Kansilolin da dakatarwar ta shafa su ne, Honarabul Innocent Meukpa  da Honarabul Patrick Eyo Elim da Honarabul […]

Read more

Ƙungiyar matasan ƙabilar Ijaw ta buƙaci Tinubu ya sauke Wike

Ƙungiyar matasan al’ummar ƙabilar Ijaw ta yi kira da shugaban Najeriya, Bola Tinubu ya sauke Nyesom Wike daga ministan Abuja. Shugaban ƙungiyar, Alaye Theophilus ne ya bayyana kiran yayin wani jawabi da yake yi wa manema labarai a Fatakwal, babban birnin jihar Rivers. Mista Theophilus ya kuma yi allah wadai game da yunƙurin ƴan majalisar […]

Read more

Majalisar Dokokin Ribas ta fara shirye-shiryen tsige Gwamna Fubara

Majalisar Dokokin Jihar Ribas ta fara shirye-shiryen tsige Gwamna Siminalayi Fubara da mataimakiyarsa, Ngozi Odu, lamarin da ya haddasa ruɗani a siyasar jihar. A zaman majalisar na ranar Alhamis, da Kakakin Majalisar, Martins Amaewhule, ya jagoranta, Shugaban Masu Rinjaye, Major Jack, ya karanta takardar zargin da ake yi wa gwamnan bisa aikata manyan laifuka. Ya […]

Read more

Jamiyyar APC ta yi wa gwamnan Ribas rajista a hukumance

Gwamnan jihar Ribas, Siminalayi Fubara, ya samu rijistar zama ɗan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) bayan ya karɓi katin zama ɗan jam’iyyar a gidan gwamnati da ke Fatakwal. Shugaban jam’iyyar APC reshen jihar Ribas, Tony Okocha, wanda ya wakilci shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Nentawe Yilwatda, ya miƙa katin ga Fubara a ranar Juma’a da […]

Read more