Ƴan Bindiga Sun Sace Kansiloli Biyu da Limami A Rumfar Shayi A Zamfara
A daren Larabar da ta gabata ne wasu ‘yan bindiga suka kai hari ƙauyen Tsauni da ke karamar hukumar Gusau, jihar Zamfara, inda suka yi garkuwa da kansiloli biyu da wani Limami.
A daren Larabar da ta gabata ne wasu ‘yan bindiga suka kai hari ƙauyen Tsauni da ke karamar hukumar Gusau, jihar Zamfara, inda suka yi garkuwa da kansiloli biyu da wani Limami.
Wasu gaggan ‘yan bindiga sun kashe mutane shida tare da yin garkuwa da sama da mutum 130 a wasu kauyuka na karamar hukumar Sabuwa ta jihar Katsina a cikin kwanaki uku
Cibiyar yaƙi da ta’addanci ta ƙasa (NCTC) ta miƙa tsohon Darakta-Janar na masu yi wa ƙasa hidima (NYSC), Birgediya Janar Maharazu Tsiga (mai ritaya) ga mai ba shugaban ƙasa shawara kan sha’anin tsaro (NSA), Nuhu Ribadu. Tsiga, wanda aka kuɓutar bayan ya kwashe kwanaki 56 a tsare, a ranar Laraba an miƙa shi ne tare […]
Wasu ’yan bindiga sun kai hari Kasuwar Kayan Miya ta Akinyele, kusa da Ibadan, Babban Birnin Jihar Oyo, inda suka sace Shugaban Kasuwar, Alhaji Usman Yako.
Rundunar yan sandan jihar Kano, ta samu nasarar kama wasu mutane hudu da ake kyuatata zaton yan bindiga ne, dauke da makamai da kuma kudi , a kan titin By pass dake unguwar Hotoro karamar hukumar Nasarawa ta jihar. Kakakin rundunar yan sandan jihar SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ne tabbatar da hakan da […]
Ɗalibar Jami’ar Tarayya ta Gusau Zarah Abubakar Shehu, ƴar shekaru 21 ta rasu a hannun masu garkuwa da mutane bayan ta kwashe watanni huɗu a tsare.
’Yan bindiga sun kai hari Garo da ke Ƙaramar Hukumar Kabo a Jihar Kano cikin daren ranar Lahadi, inda suka sace wata budurwa mai suna Zainab Auwalu, bayan sun karɓi kuɗin fansa Naira miliyan takwas daga hannun mahaifinta.
‘Yan bindiga sun sace aƙalla mutane 22 a wasu sabbin hare-hare a ƙauyen Kugauta da ke Kusheka da kuma Kitanda da ke Gashere a masarautar Kumana na Ƙaramar Hukumar Kauru.
’Yan Bindiga dauke da muggan makamai sun sace wata amarya da ƙwayenta huɗu a Ƙaramar Hukumar Sabon Birni a Jihar Sakkwato