’Yansanda sun kama mutane 193 tare da kwato makamai da kwayoyi a Kano
Rundunar ’yansandan Najeriya a jihar Kano ta kai samame wuraren da ake zargin maboyar masu aikata laifuka ne, inda ta kama mutane 193 tare da kwato makamai masu haɗari da kuma miyagun ƙwayoyi. Wannan na ƙunshe ne cikin wata sanarwa da kakakin rundunar a jihar, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya fitar. A cewar sanarwar, daga […]










