Tag: yan sanda

Babban Labari

Rundunar ƴan sandan jihar Kano, ta ƙaddamar sabon ofishin masu kai ɗaukin gaggawa na manyan laifuka VCRU.

Rundunar ƴan sandan jihar Kano, ta ƙaddamar sabon ofishin ƴan sanda na masu kai ɗaukin gaggawa na manyan laifuka, VCRU, wanda aka kafa a ranar 29 ga watan Afrilun 2026, bisa umarnin babban sufeton ƴan sandan Nijeriya, IGP Olatunji Rilwan Disu, wanda yayi daidai da dokar ƴan sanda ta shekarar 2020. Kwamishinan ƴan sandan jihar […]

Babban Labari

Rundunar ƴan sandan Nijeriya shiya ta ɗaya ta ƙwato wayoyi 29, a hannun wani mutum dake damfarar mata da aikin bogi

Rundunar ƴan sandan Nijeriya shiya ta ɗaya dake Kano, ta samu nasarar kama wani mai suna, Richard Peter mai shekaru 32 ɗan asalin jihar Legos, tare da ƙwato wayoyin salula guda 29 da sauran kayayyaki da ake zargin ya sace wa ɗalibai mata a jami’ar Bayero Kano bayan wata damfarar aiki ta bogi. Kakakin rundunar […]

Babban Labari

Kwamishinan ƴan sandan Kano CP Ibrahim Adamu Bakori ya yaba da yadda jarabawar ɗaukar aikin ƴan sanda ke gudana.

Kwamishinan ƴan sandan Jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya bayyana gamsuwarsa kan yadda masu neman shiga aikin ɗan sanda ke rubuta jarabawa cikin kwanciyar hankali a dukkan cibiyoyin da aka tanada. CP Bakori, ya bayyana hakan ne yayin da ya kai ziyarya ɗaya daga cikin cibiyoyin rubuta jarabawar domin duba yadda ake gudanar da […]

Babban Labari

Rundunar ƴan sandan Nijeriya shiya ta ɗaya ta buƙaci jama’a su kaucewa tada tarzoma lokacin zaɓe.

Rundunar ƴan sandan Nijeriya shiya ta ɗaya dake Kano, ta buƙaci jama’a su kasance masu kaucewa dukkan wani abu da zai tayar da tarzoma lokacin gudanar da zaɓe. Mai magana da yawun rundunar ƴan sandan shiyar, DSP Abdullahi Hussaini, ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da ya rabawa manema labarai. Wannan na zuwa […]

Babban Labari

Kwamishinan ƴan sandan Kano CP Ibrahim Bakori ya gargaɗi masu cin zarafin mutane a shafukan sada zumunta.

Kwamishinan ƴan sandan jihar Kano, Ibrahim Adamu Bakori, ya bayyana cewa aikin tsaro da al’umma ya taka muhimmiyar rawa wajen inganta tsaro da zaman lafiya jihar. CP Bakori, ya bayyana hakan ne a ci gaba da bikin ranar ƴan sandan Nijeriya ta shekarar 2026, tare da yin aiyukan hidimtawa al’umma a sassa dabam-daban na jihar. […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai