Tag: yan sanda

Babban Labari Labarai

Faifen Bidiyo- An Kama Dan Sandan Bogin Da Yake Cutar Da Mutanen Da Basu Waye Ba A Kano

Rundunar yan sandan jihar Kano, ta kama wani matashi mai suna, Abubakar Ibrahim dan shekaru 20, mazaunin unguwar Darmanawa, bisa zarginsa da bayyana kansa, a matsayin jami’in dan sanda da yaudarar mutane da kuma karbe musu kudi. Kakakin rundunar yan sandan jihar Kano, CSP Abdullahi Haruna Kiyawa, ne ya bayyana hakan ta cikin sakon muryar […]

Babban Labari Labarai

Gwamnatin Kamaru Ta Tabbatar Da Mutuwar Mutane 4 A Zanga-zangar Da Ake Ci Gaba Da Yi.

Gwamnatin Kamaru ta tabbatar da cewa mutum hudu suka mutu a zanga-zangar da ƴanƙasar suka gudanar a ranar Lahadi a birnin Doula gabanin sanar da sakamakon zaɓen shugaban ƙasa a yau Litinin. Ɗaruruwan magoya bayan ɗantakarar adawa, Issa Tchiroma Bakari ne suka fito zanga-zangar. Hukumomi sun ce an kai wa ƴansanda da jami’an tsaro hari […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai