Ƴan sanda sun fara bincike kan mutuwar wanda ake zargi da sokawa matashi Wuƙa a Kano
Kwamishinan ƴan sandan jihar Kano , CP Ibrahim Adamu Bakori, ya bayar da umarnin gudanar da cikakken bincike kan mutuwar wani matashi da ake zargi da soka wa wani mai suna Yakubu Ƴar-tsohuwa wuƙa a ƙirji, a wani rikici da ya farua tsakaninsu. Kakakin rundunar ƴan sandan jihar, CSP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya bayyana […]










