’Yansanda sun kama mutane 193 tare da kwato makamai da kwayoyi a Kano
Rundunar ’yansandan Najeriya a jihar Kano ta kai samame wuraren da ake zargin maboyar masu aikata laifuka ne, inda ta kama mutane 193 tare da kwato makamai masu haÉ—ari da kuma miyagun Æ™wayoyi. Wannan na Æ™unshe ne cikin wata sanarwa da kakakin rundunar a jihar, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya fitar. A cewar sanarwar, daga […]










