Tag: yan sanda

Babban Labari

Rundunar ƴan sandan Nijeriya shiya ta ɗaya ta buƙaci jama’a su kaucewa tada tarzoma lokacin zaɓe.

Rundunar Æ´an sandan Nijeriya shiya ta É—aya dake Kano, ta buÆ™aci jama’a su kasance masu kaucewa dukkan wani abu da zai tayar da tarzoma lokacin gudanar da zaÉ“e. Mai magana da yawun rundunar Æ´an sandan shiyar, DSP Abdullahi Hussaini, ne ya bayyana hakan ta cikin wata sanarwa da ya rabawa manema labarai. Wannan na zuwa […]

Babban Labari

Kwamishinan Æ´an sandan Kano CP Ibrahim Bakori ya gargaÉ—i masu cin zarafin mutane a shafukan sada zumunta.

Kwamishinan Æ´an sandan jihar Kano, Ibrahim Adamu Bakori, ya bayyana cewa aikin tsaro da al’umma ya taka muhimmiyar rawa wajen inganta tsaro da zaman lafiya jihar. CP Bakori, ya bayyana hakan ne a ci gaba da bikin ranar Æ´an sandan Nijeriya ta shekarar 2026, tare da yin aiyukan hidimtawa al’umma a sassa dabam-daban na jihar. […]

Babban Labari

Rundunar ƴan sandan Kano zata ta gudanar da aiyukan hulɗa da jama’a a bikin ranar ƴan sanda ta 2026.

Rundunar Æ´an sandan jihar Kano, ta shirya gudanar aiyukan hulÉ—a da jama’a don Æ™arfafa danganta mai Æ™arfi tsakanin jami’an tsaro da al’umma, a wani bangare na bikin ranar Æ´an sandan Nijeriya ta shekarar 2026. CP Bakori ya bayyna hakan ne yayin ganawarsa da gidan Talabijin da Radio na MUHASA , inda ya ce bikin na […]

Rundunar 'yan sanda na shirin janye jami'anta masu yi wa manyan mutane rakiya da tsaro
Babban Labari Labarai

Yan sanda sun harbe ’yan bindiga 4 a Binuwai

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Binuwai, sun kashe wasu ’yan bindiga huÉ—u bayan sun kai hari wani shingen binciken ’yan sanda a garin Orokam da ke Ƙaramar Hukumar Ogbadigbo. Kakakin rundunar, DSP Udeme Edet, ta ce lamarin ya faru ne ranar Laraba lokacin da jami’an Operation Zenda Joint Task Force ke aiki a shingen. Ta bayyana […]

Babban Labari Labarai

’Yansanda sun bankaɗo masu satar katin waya ta intanet

Rundunar Æ´ansandan Najeriya tare da haÉ—in gwiwar cibiyar yaÆ™i da laifukan intanet ta Æ™asa (NPF–NCCC) ta bayyana cewa ta bankaÉ—o wata babbar Æ™ungiyar masu satar katin waya ta intanet da ta haddasa asarar kuÉ—i da ta haura naira biliyan 7.7. ’Yan sandan sun ce Æ™ungiyar na karkatar da katin waya da bayanan intanet na wani […]

Babban Labari Labarai

Ƴan sanda sun kama dillalin miyagun kwayoyi da wasu Mutane 5 a Kano

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano ta kama wani shahararren dillalin miyagun Æ™wayoyi tare da matasa biyar da ake zargi ’yan daba ne, a Unguwar Ja’oji da ke cikin birnin Kano. Kakakin rundunar, CSP Abdullahi Harun Kiyawa ne ya tabbatar da kamen a cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Litinin. A cewarsa, wannan nasara […]

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000