Zabe

Tinubu ya yaba wa gwamnonin APC kan zaɓen fitar da gwani

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya bayyana gamsuwarsa kan yadda ya ce gwamnonin ƙasar sun shirya tare da gudanar da zaɓukan fitar da gwani a faɗin jihohisu. Yayin da yake jawabi a mazaɓarsa ta Ikoyi bayan ya halarci zaɓen, Shugaba Tinubu ya ce ya ji daɗin yadda zaɓen ke tafiya cikin lumana kamar yadda aka tsara. […]

Read more

PDP ta shirya lashe zaɓukan 2027 – Tanimu Turaki

Shugaban babbar jam’iyyar adawa ta PDP a Najeriya, Kabiru Tanimu Turaki, ya bayyana shirin jam’iyyar tasu na yin nasara a babban zaɓen 2027. Turaki na magana ne bayan ganawarsa da tsohon Shugaban Ƙasa Olusegun Obasanjo a Abeokuta babban birnin jihar Ogun yau Asabar. Obasanjo ne shugaban ƙasa na farko ƙarƙashin PDP a 1999 kuma ɗaya […]

Read more

Charles Soludo Ya Lashe Zaben Gwamnan Jihar Anambra

Hukumar zaɓen mai zaman kanta INEC ta sanar da Charles Soludo na Jam’iyyar All Progressives Grand Alliance wato APGA a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan jihar Anambra wanda aka yi a jiya Asabar, 8 ga watan Nuwamba. Baturen zaɓen jihar, Farfesa Edoma Omoregie ne ya sanar da sakamakon a cibiyar tattara sakamakon zaɓen da […]

Read more

Yan Sanda Dubu 45,000 Ne Za Su Kula Da Zaben Jihar Anambra

Babban Sifeton ƴansandan Najeriya, Kayode Egbetokun, ya amince da aika jami’an ƴansanda 45,000 domin bayar da tsaro a lokacin zaɓen gwamnan jihar Anambra da za a yi ranar 8 ga watan Nuwamban 2025. Egbetokun – wanda kwamishinan ƴansanda mai lura da dakarun kai ɗaukin gaggawa – ya bayyana hakan ne ranar Talata a lokacin wata […]

Read more