• Home  
  • Hotuna: Shugaban Ƙasar Najeriya Ya Gana da Zaɓaɓɓun ‘Yan Majalisun Tarayya a Abuja
- Labarai

Hotuna: Shugaban Ƙasar Najeriya Ya Gana da Zaɓaɓɓun ‘Yan Majalisun Tarayya a Abuja

A yau shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu da mataimakinsa suke ganawa da zaɓaɓɓun sanatocin da ‘yan majalisar wakilai a ɗakin taro dake fadar gwamnatin Najeriya.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai