Wasu Kungiyoyi Sun Nuna Goyon Bayansu Kan Matakin Gwamnatin Kano Na Rusau

Gamayyar wasu ƙungiyoyi sun gudanar da wani tattaki a fadar gwamnatin jihar Kano domin nuna goyon bayansu game da rusau da gwamnatin Kano ke yi kan wasu haramtattun gine-gine da filaye da aka mallaka ba bisa ƙa’ida ba.

Post masu alaƙa

JIBWIS Gwallaga Sun Ziyarci A Sansanin Alhazai Na Jihar Bauchi Domin Bada Agaji

‘Yan Arewa A Jihohin Kudu Sun Koka kan Tsangwama da Wariya Saboda Matsalolin Tsaro

Babandede Ya Ziyarci Iyalan Hon. Laushi, Ya Ba Su Tallafi