Hotuna: Shugaban Ƙasar Najeriya Ya Gana da Zaɓaɓɓun ‘Yan Majalisun Tarayya a Abuja

A yau shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu da mataimakinsa suke ganawa da zaɓaɓɓun sanatocin da ‘yan majalisar wakilai a ɗakin taro dake fadar gwamnatin Najeriya.

Post masu alaƙa

JIBWIS Gwallaga Sun Ziyarci A Sansanin Alhazai Na Jihar Bauchi Domin Bada Agaji

‘Yan Arewa A Jihohin Kudu Sun Koka kan Tsangwama da Wariya Saboda Matsalolin Tsaro

Babandede Ya Ziyarci Iyalan Hon. Laushi, Ya Ba Su Tallafi