Hotuna: Shugaban Ƙasar Najeriya Ya Gana da Zaɓaɓɓun ‘Yan Majalisun Tarayya a Abuja

A yau shugaban ƙasa Bola Ahmad Tinubu da mataimakinsa suke ganawa da zaɓaɓɓun sanatocin da ‘yan majalisar wakilai a ɗakin taro dake fadar gwamnatin Najeriya.

Post masu alaƙa

Kashi 70 na manyan laifuka a Kano na da alaƙa da shaye-shaye — Muhuyi

NOA ta tabbatar wa ma’aikatanta ci gaba da inganta walwala da ƙwarewa

Barista Hamza Ɗantani ya jinjinawa CP Bakori da wasu kwamishinonin yan sanda biyu.