• Home  
  • Yanzu-yanzu: Gwamnan Kano Ya Amince da Naɗa Karin Mataimaka 94
- Labarai

Yanzu-yanzu: Gwamnan Kano Ya Amince da Naɗa Karin Mataimaka 94

A ƙoƙarinsa na tabbatar al’ummar Kano sun samu labarai game da ayyukan gwamnatinsa, gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da naɗin karin masu taimaka masa na musamman a matsayin masu ɗaukar rahoto a ma’aikatu da hukumomi daban-daban na jihar Kano.

Yanzu-yanzu: Gwamnan Kano Ya Amince da Naɗa Karin Mataimaka 94

A ƙoƙarinsa na tabbatar al’ummar Kano sun samu labarai game da ayyukan gwamnatinsa, gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da naɗin karin masu taimaka masa na musamman a matsayin masu ɗaukar rahoto a ma’aikatu da hukumomi daban-daban na jihar Kano.

Gwamnan, ta bakin sakataren yaɗa labaransa, Sanusi Bature Dawakin Tofa, ya bayyana manufar wadannan naɗe-naɗe da cewa wata hanya ce ta samar da bayanai na gaskiya game da ayyuka da tsare-tsaren gwamnatin jihar Kano.

Mataimakan da sun kai 94 waɗanda suka haɗa da wasu ‘yan Jarida da ke aiki da wasu kafofin yaɗa labarai a nan Kano.

DANNA WANNAN RUBUTU DOMIN GANIN SUNAYEN MATAIMAKAN:

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai