Daraktan yaɗa labaran DHQ Manjo Janar Samaila Uba, ya bayyana cewa a yaƙin haɗin gwiwa da dakarun Najeriya da kuma sojojin Amurka na AFRICOM suna cin galabar ‘yan ISIS.
Manjo Janar Sama’ila Uba ya bayyana hakan ne a jiya Talata a babban birnin tarayyar Najeriya Abuja.

Post masu alaƙa

CP Bakori ya gana da masu ruwa da tsaki kan tsaro a Tudunwada.

Kwankwaso Ya Ja Girmansa Ko Na Fara Mayar Da Martani — Abba Kabir Yusuf

Najeriya na ƙara sa ido bayan ɓarkewar Ebola a Congo