• Home  
  • Mun shirya tsaf, shugaban kasa muke jira ~ Alhaji Nasiru Kwarra
- Labarai

Mun shirya tsaf, shugaban kasa muke jira ~ Alhaji Nasiru Kwarra

Hukumar kidayar jama’a ta kasa ta tabbatar da cewa nan bada jimawa ba shugaba Bola Ahmad Tinubu zai sanar da sabuwar ranar da za a gudanar da aikin kidaya da yiwa gidaje rijista na 2023.

Mun shirya tsaf, shugaban kasa muke jira ~ Alhaji Nasiru Kwarra

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu zai sanya sabuwar ranar aikin kidaya da yiwa gidaje rijista

Hukumar kidayar jama’a ta kasa ta tabbatar da cewa nan bada jimawa ba shugaba Bola Ahmad Tinubu zai sanar da sabuwar ranar da za a gudanar da aikin kidaya da yiwa gidaje rijista na 2023.

Shugaban hukumar Alhaji Nasiru Kwarra ne ya tabbatar da hakan a lokacin da yake zantawa da manema labarai bayan ya gana da shugaban kasa a fadar sa dake birnin Abuja.

Game Da Mu

Gidan Radio da talabijin mai kawo muku labarai akan rukunoni daban daban. Da Hausa Muke Magana.

Yi Mana Imel: info@muhasatvr.ng

Tuntuɓi: +(234) 912 222 1000

Manyan Labarai