A karon farko jam’iyyar PDP ta yaba wa shugaba Tinubu kan wasu matakai da ya dauka

Jam’iyyar adawa ta PDP ta yabawa Shugaba Tinubu a karon farko kan matakan da yake dauka da suka shafi tattalin arziki.

Jam’iyyar ta ce matakin cire tallafi da kuma farashin bai daya na Naira a kasuwanni zai samar wa kasar karin triliyan 2 a kudaden sgihar da take samu.

yayin wani taron tattaunawa da manema labarai

Shugaban jam’iyyar a jihar Edo, Dakta Tony Aziegbemi shi ya bayyana haka a

Ya kara da cewa, tallafin da gwamnatin za ta ware don rage radadi shi zai tabbatar da nasarar wadannan matakai, saboda talakawa sun fi shan wahala.

Post masu alaƙa

Jigawa Za Ta Bai Wa Alhazai Abinci Sau Uku a Rana a Hajjin 2026

Namadi Ya Kaddamar da Shirin Fadada Ilimi yayin da SLU ta Yaye Dalibai Sama da 4,000

Hukumar Jin Daɗin Alhazai Ta Jigawa Ta Taya Gwamna Namadi Da Musulmi Murnar Eid-el-Fitr