A yau Talata Ake Jiran Isowar Shugaban Kasar Najeriya, Tinubu, daga kasar waje

A yau Talata ake sa ran dawowar Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu Najeriya

Wata majiya a fadar shugaban kasa ta bayyana cewa shugaba Tinubu wanda ya bar kasar a ranar 20 ga watan Yuni zuwa birnin Paris na da niyyar komawa Najeriya don yin bukin babbar Sallah a gida.

An shirya cewa Shugaban kasar, zai koma Abuja daga Paris a ranar Asabar da ta gabata, amma daga nan sai ya wuce birnin Landan don gudanar da ziyara ta kashin kansa.

Post masu alaƙa

JIBWIS Gwallaga Sun Ziyarci A Sansanin Alhazai Na Jihar Bauchi Domin Bada Agaji

‘Yan Arewa A Jihohin Kudu Sun Koka kan Tsangwama da Wariya Saboda Matsalolin Tsaro

Babandede Ya Ziyarci Iyalan Hon. Laushi, Ya Ba Su Tallafi