Rundunar ‘Yan Sanda Ta Bazama Domin Cafke Kwamishinan Zaɓen Adamawa

Babban Sufeton ‘yan sandan Najeriya Usman Alkali Baba, ya umurci wata tawagar ‘yan sanda ta yi aiki tare da hukumar zaben Najeriya, wajen bincike da kuma gurfanar da shugaban hukumar zabe na jihar Adamawa da aka dakatar, Hudu Yunusa Ari.

Wanna ya biyo bayan rahoto da aka samu na cewa an neme shi Hudu Yunusa Ari an rasa, domin baya ansa wayarsa.

Post masu alaƙa

Babandede Ya Ziyarci Iyalan Hon. Laushi, Ya Ba Su Tallafi

Da Fulani Aka Kama da Wuraren ƙera Makamai a Filato, da War Haka Duniya ta Dauka:-Zagazola Makama

Gwamna Bala Mohammed ya canja sheka daga jam’iyar PDP zuwa jam’iyyar APM