Rundunar ‘Yan Sanda Ta Bazama Domin Cafke Kwamishinan Zaɓen Adamawa

Babban Sufeton ‘yan sandan Najeriya Usman Alkali Baba, ya umurci wata tawagar ‘yan sanda ta yi aiki tare da hukumar zaben Najeriya, wajen bincike da kuma gurfanar da shugaban hukumar zabe na jihar Adamawa da aka dakatar, Hudu Yunusa Ari.

Wanna ya biyo bayan rahoto da aka samu na cewa an neme shi Hudu Yunusa Ari an rasa, domin baya ansa wayarsa.

Post masu alaƙa

Hisbah za ta fara farautar masu aikata baɗala a Kano

Rundunar yan sandan shiyya ta daya ta kama Mutane biyar kan zargin jabun magunguna da sojan Gona.

Kwalejin sojan ruwa dake Dawakin-Tofa ta kara karfafa hadin gwiwar aiki tare da rundunar yan sandan Kano.