Daraktan yaɗa labaran DHQ Manjo Janar Samaila Uba, ya bayyana cewa a yaƙin haɗin gwiwa da dakarun Najeriya da kuma sojojin Amurka na AFRICOM suna cin galabar ‘yan ISIS. Manjo Janar Sama’ila Uba ya bayyana hakan ne a jiya Talata a babban birnin tarayyar Najeriya Abuja.

Read more

CP Bakori ya gana da masu ruwa da tsaki kan tsaro a Tudunwada.

Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano, Ibrahim Adamu Bakori, ya kai ziyarar duba halin tsaro da ganawa da al’umma a yankin Tudun Wada domin karfafa hadin gwiwa tsakanin jami’an tsaro da jama’a. Ya ce ziyarar ta bashi damar samun bayanai kai tsaye kan halin tsaro a kananan hukumomin, Tudun Wada da Doguwa da Sumaila da Kiru, […]

Read more

Barau Ya Zama Ɗan Takarar Sanatan Kano Ta Arewa A APC

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Barau I. Jibrin, ya zama ɗan takarar Sanatan Kano ta Arewa na jam’iyyar APC mai mulki. An gudanar da taron tabbatar da takararsa a hedikwatar APC da ke Bichi, inda dubban magoya baya daga ƙananan hukumomi 13 na yankin suka halarta. Bayan kammala taron, Barau ya gode wa magoya bayan jam’iyyar […]

Read more

Najeriya na ƙara sa ido bayan ɓarkewar Ebola a Congo

Hukumar Daƙile Yaɗuwar Cututtuka a Najeriya, NCDC ta ce duk da cewa ba a samu ɓullar cutar Ebola ba a ƙasar, tana ƙarfafa matakai don sa ido sakamakon mutuwar mutum 88 a Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Congo da kuma samun mutum guda da aka bayar da rahoton ya kamu da cutar a Uganda. Cikin wata sanarwa da […]

Read more

Pin Up Casino Customer Care Number

Pin Up Casino Customer Care Number Get Pin Up Casino Customer Care Number For Instant Support If you need real help fast, the phone number 0800 999 9800 is your best bet. Skip the endless chatbot loops. I’ve seen too many players waste hours trying to reach a bot that doesn’t understand basic banking questions. […]

Read more

Kotu ta ba da belin El Rufai kan naira miliyan 100

Wata babbar kotun tarayya a Abuja ta bayar da belin tsohon gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El Rufai. An bayar da belinsa ne kan naira miliyan 100 da mutum guda da zai tsaya masa kan makamancin kuɗin. Mai Shari’a Joyce Abdulmalik ta bayyana tsauraran ƙa’idodin belin inda ta ce wanda zai tsaya masa dole ne […]

Read more