Gwamnati za ta mayar da yara 5,000 makaranta a Jigawa

Gwamnatin Tarayya ta fara gudanar da shirin tantance matakin ilimin ɗalibai a faɗin ƙasar nan domin duba yadda ɗalibai ke fahimtar abin da ake koya musu, tare da amfani da sakamako wajen tsara manufofi da shirye-shiryen bunƙasa ilimi. Ƙaramar Ministar Ilimi, Farfesa Suwaiba Sa’id Ahmad ce ta bayyana hakan yayin da ta kai ziyarar duba […]

Read more

CP Bakori ya duba tsaron makarantar POLAC Wudil, tare da  ƙarfafa sintirin Handshake a hanyar Kano–Maiduguri.

Kwamishinan ƴan sandan Jihar Kano, CP Ibrahim Adamu Bakori, ya kai ziyarar duba tsaro zuwa makarantar ƴan sanda ta Najeriya (POLAC) da ke Wudil, AIG Patrick A. Atayero inda ya gana da kwamandan makarantar domin nazarin matakan tsaro da ƙara inganta haɗin gwiwa. Bayan haka, CP Bakori ya jagoranci sintiri a kan titin Kano–Maiduguri da […]

Read more

Harin Lassa: Zulum ya tura tawaga ta musamman yankin, an rufe wasu makarantu

Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya tura tawaga ta musamman zuwa garin Lassa da ke Ƙaramar Hukumar Askira/Uba bayan harin da ’yan ta’adda suka kai makarantar sakandaren gwamnati ta Lassa. Tawagar ta samu jagorancin Kwamishinan Ilimi, Kimiyya, Fasaha da Ƙirƙire-Ƙirƙire, Injiniya Lawan Abba Wakilbe. Haka kuma ta haɗa da Kwamishinan Harkokin Ƙananan Hukumomi, Samaila […]

Read more