Tinubu Ya Amince Da Bayar Da Lasisin Ci Gaba Da Aikin Haƙar Mai Na Kolmani
Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya amince da ci gaba da aikin haƙar man fetur na Kolmani da ke tsakanin jahohin Bauchi da Gombe. Ministan albarkatun mai na Najeriya, Heineken Lokpobiri ne ya bayyana haka ta cikin wata sanarwa da mai taimaka masa kan harkokin sadarwa, Nneamaka Okafo ya fitar ranar Lahadi . Ministan ya ce, […]