Dakarun Yan Sandan Kano Sun Kama Mutane 10 Da Zargin Fashi Da Makami Da Kuma Garkuwa
Biyo bayan kara bunkasa aiyukan yan sanda a fadin Nijeriya, rundunar yan sandan jihar kano, ta samu gagarumar nasara cikin yan kwanaki kadan, kamar yadda babban sufeton yan sandan Nijeriya , Kayode Adeolu Egbetokun, ya bada umarnin kawo tsarin da za a yi amfani don magance aikata laifuka a fadin kasar. Rundunar yan sandan jihar […]