Cutar Mashaƙo (Diphtheria) Ta Kashe Mutane 1,331 Daga 2022 Zuwa 2025 A Najeriya
Cutar mashaƙo ko kuma Diphtheria a Turance ta sake yin ajalin mutum ɗaya a Najeriya, kamar yadda rahoton hukumar yaƙi da cutuka masu yaɗuwa ya nuna.
Cutar mashaƙo ko kuma Diphtheria a Turance ta sake yin ajalin mutum ɗaya a Najeriya, kamar yadda rahoton hukumar yaƙi da cutuka masu yaɗuwa ya nuna.
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta kama wasu ‘yan daba 12, da ake zargin sun kashe wani matashi ana tsaka da sallar Tahajjud a Kaduna.
Asusun kula da ƙananan yara na Majalisar Dinkin Duniya ya ce yara miliyan ɗaya da dubu ɗari uku, ƴan ƙasa da shekara biyar masu fama da ƙarancin abinci mai gina jiki ne ke fuskantar barazanar daina samun tallafi a ƙasashen Habasha da Najeriya. UNICEF ya ce nan da watanni biyu abinci mai gina jiki da […]
Rahotanni na cewa sojojin Sudan a ranar Asabar sun kwace wasu muhimman gine-gine a tsakiyar birnin Khartoum, ciki har da babban bankin kasar daga hannun dakarun Rapid Support Forces (RSF), bayan sake ƙwace fadar shugaban kasar.
Gwamnatin Jihar Borno, ta ce ta ɗauki matakin hukunta Mamman Sheriff da matarsa, da aka kama suna cin zarafin wata yarinya a unguwar Pompomari Bypass da ke Maiduguri saboda mangwaro.
Majalisar Wakilan Najeriya ta ƙaryata zargin da ake mata na karɓar cin hanci domin amincewa da dokar ta-ɓaci da Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya ayyana a Jihar Ribas.
Kotun shari’ar Muslunci da ke zaman ta a Sharaɗa Hisbah a Kano, ƙarkashin mai Shari’a Tamim Sani Tamim Hausawa, ta sake aike wa da ƴar TikTok ɗin nan Ruƙayya Ibrahim wacce akafi sani da Ummin Mama, gidan gyaran hali da tarbiya ,bisa zargin ta da laifin yaɗa bidiyon Baɗala da tsaraici a kafar TikTok […]
A ranar Juma’a 21 ga Maris ne ake bikin Ranar Masu Larurar Galahanga ta Duniya, wato Down Syndrome a Turance. Majalisar Ɗinkin Duniya ce ta amince da kowacce ranar 21 ga watan Maris domin wayar da kan jama’a game da lalurar, tare da ƙoƙarin gano matsaloli da masu galahanga ke fuskanta, da kuma me za […]
An rantsar da Netumbo Nandi-Ndaitwah a matsayin shugabar ƙasar Namibia, wadda ta kafa tarihin zama mace ta farko da za ta jagoranci ƙasar. Tshohuwar ministar harkokin wajen ƙasar ta kasance jajirtaciyyar ƴar jam’iyyar SWAPO wadda ke mulkin Namibia tun bayan samun ƴancin kai daga Afirka ta Kudu a 1990. Da take magana da BBC, Nandi-Ndaitwah […]
Allah Ya yi wa Alhaji Nasiru Ahali, Shugaban Kamfanin Mainasara & Sons, rasuwa. Marigayin wanda yake shahararren masanin masana’antu ne ya rasu yana da shekara 108. A cewar majiyoyin na kusa da iyalan marigayin ɗan kasuwar ya rasu ne a wani asibiti da ke Kano a daren ranar Alhamis. Ana girmama Ahali a matsayin […]