Muhasa TV & Radio
Muhasa TV & Radio

Tinubu ya isa Kenya don halartar taron ƙoli na Afirka da Faransa

Gwamnati ta tilasta yi wa ɗaliban sakandare gwajin ƙwaya a Najeriya

SDP ta zaɓi Farfesa Sadiq Gombe a matsayin Shugaban Jam’iyya na Ƙasa

Isra’ila Na Shan Caccaka Kan Hana Shiga Da Abinci Gaza

Muhammad Auwal SuleimanMarch 3, 20250

Ƙasar Isra’ila na ci gaba da shan suka mai zafi daga bangarori daban-daban na duniya bayan sanar da katse duk nau’in tallafi daga shiga zirin Gaza.

Read more

An Kama Ɗan Ƙasar Angola Kan Safarar Miyagun Kwayoyi A Najeriya

Muhammad Auwal SuleimanMarch 3, 20250

Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa (NDLEA) ta cafke wani ɗan kasuwa ɗan asalin ƙasar Angola, Mbala Dajou Abuba, mai shekaru 42, a filin jirgin sama na Mallam Aminu Kano, yayin da yake ƙoƙarin safarar hodar iblis zuwa ƙasar Turkiyya.

Read more

EFCC Ta Tabbatar Da Yin Kame A Wani Otal A Neja

Muhammad Auwal SuleimanMarch 2, 20250

Hukumar Yaƙi da Yi Wa Tattalin Arziƙi Zagon Ƙasa (EFCC), ta ce ita ta kai samame otal ɗin White Hill da ke kan titin Shiroro a Minna, Babban Birnin Jihar Neja.

Read more

Dakarun Hisba Sun Kama Gandaye A Kano

Muhammad Auwal SuleimanMarch 2, 20250

Dakarun Hukumar Hisba masu yaƙi da ɓadala da tabarruji a Jihar Kano, sun kama wasu matasa da ba su yi azumi a ranar farko ta watan Ramadanan bana ba.

Read more

Hastsarin Mota Ya Yi Ajalin Mutane 12 Edo

Muhammad Auwal SuleimanMarch 2, 20250

Aƙalla fasinjoji 12 ne suka ƙone ƙurmus a wani mummunan hatsari da ya auku a kan titin Benin zuwa Auchi a Jihar Edo.

Read more

Magidanci Ya Halaka Matarsa Kan Abincin Buɗa Baki A Bauchi 

Muhammad Auwal SuleimanMarch 2, 20250

Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Bauchi sun cafke wani magidanci mai shekaru 50, Alhaji Nuru Isah kan zargin yi wa matarsa dukan da ya yi ajalinta a dalilin abincin buɗa-baki.

Read more

Isra’ila Ta Bukaci A Cigaba Da Zama Sulhu Har Bayan Ramadan Kan Rikicinta Da Gaza

Muhammad Auwal SuleimanMarch 2, 20250

Ofishin Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya amince da bukatar Amurka na tsawaita wa’adin yarjejeniyar tsagaita bude wuta da musayar fursunoni har zuwa bayan azumin Ramadan.

Read more

Dangote Coal Mines Da Mazauna Jihar Binuwai Sun Kulla Yarjejeniyar Ci Gaban Al’umma

Muhammad Auwal SuleimanMarch 1, 20250

Dangote Coal Mines Limited da mazauna jihar Benue sun kulla yarjejeniyar ci gaban al’umma (CDA)

Read more

An Ga Watan Azumin Ramadan A Ƙasar Saudiyya

Muhammad Auwal SuleimanFebruary 28, 20250

Kasar Saudiyya ta sanar da ganin jinjirin watan Ramadan na Shekarar 1446 Bayan Hijra a Yau Din nan.

Read more

An Kama Mutane 17 Kan Shirya Wata Zanga-zanga A Kano

Muhammad Auwal SuleimanFebruary 26, 20250

Rundunar yan sandan jihar Kano tare hadin gwiwar sauran hukumomin tsaro sun yi karin haske kan dalilin rufe titin zuwa gidan gwamnatin jihar, sakamakon samun bayan sirri da hukumomin suka Yi na gungun wasu mutane da suke yunkurin gudanar da Zanga-zanga don tayar da hankalunan al’umma.

Read more

Posts navigation

1 … 139 … 263
View Desktop Version

Wanda ya kera Maestro Solutions

Koma Sama